Tinubu Ya Kaddamar Da Ginin Cibiyar Kere-Keren Hukumar Shige Da Ficen Najeriya

Tinubu Ya Kaddamar Da Ginin Cibiyar Kere-Keren Hukumar Shige Da Ficen Najeriya

Tinubu Ya Kaddamar Da Ginin Cibiyar Kere-Keren Hukumar Shige Da Ficen Najeriya …C0NTINUE READING HERE >>> washington dc —  A yau Talata, Shugaba Bola Tinubu ya kaddamar da ginin cibiyar fasahar kere-kere ta hukumar kula da shige da ficen Najeriya a shelkwatarta dake birnin Abuja. Cibiyar ta kunshi bangaren kula da harkokin shige da fice … Read more

‘Yan Arewa Su Hakura Da Shugabancin Najeriya Zuwa 2031

‘Yan Arewa Su Hakura Da Shugabancin Najeriya Zuwa 2031

‘Yan Arewa Su Hakura Da Shugabancin Najeriya Zuwa 2031 …C0NTINUE READING HERE >>> washington dc —  Sakataren gwamnatin tarayyar Najeriya, Sanata George Akume, yace kamata yayi ‘yan arewacin Najeriya dake kwadayin shugabancin kasar a 2027 su hakura zuwa 2031. Akume ya kuma baiwa masu sha’awar shugabancin Najeriya su jira zuwa 2031, lokacin da shugaban dake … Read more

ZABEN GHANA: Martani Kan Sakamakon Zabe

ZABEN GHANA: Martani Kan Sakamakon Zabe

ZABEN GHANA: Martani Kan Sakamakon Zabe …C0NTINUE READING HERE >>> Abuja, Nigeria —  ‘Yan kasar Ghana da ke zaune a wadansu kasashe sun bayyana gamsuwa da sakamakon zabe Shugaban kasa da aka gudanar da ya a tsohon Shugaban kasa John Mahama ya lashe. Masu fashin baki sun bayyana batu tattalin arziki ne ya sha wa … Read more

Majalisar Dattawan Najeriya Ta Yi Amai Ta Lashe Kan Kudurin Sake Fasalin Haraji

Majalisar Dattawan Najeriya Ta Yi Amai Ta Lashe Kan Kudurin Sake Fasalin Haraji

Majalisar Dattawan Najeriya Ta Yi Amai Ta Lashe Kan Kudurin Sake Fasalin Haraji …C0NTINUE READING HERE >>> Abuja, Nigeria —  A zaman Majalisar na karshen makon nan sai shugaban masu rinjaye a Majalisar Dattawa Opeyemi Bamidele ya bayyana a zauren Majalisa cewa, babu inda Majalisar dattawa ta ce za ta dakatar da aiki akan kudurin, … Read more

Babu Sabon Nau’in Kwayar Cutar Corona Samfurin XEC A Najeriya

Babu Sabon Nau'in Kwayar Cutar Corona Samfurin XEC A Najeriya

Babu Sabon Nau’in Kwayar Cutar Corona Samfurin XEC A Najeriya …C0NTINUE READING HERE >>> washington dc —  Jami’in ma’aikatar lafiya da walwalar jama’a, Kachollum Daju, ya tabbatar da cewa wasikar da aka aikewa shugabanin asibitoci da manyan daraktocinsu wacce sakonta ya bayyana a baya-bayan nan, an aikata ne domin gargadi amma ba don tada hankalin … Read more