Takaddamar Rufe Makarantu A Wasu Jihohin Arewacin Najeriya A Watan Ramadan

Takaddamar Rufe Makarantu A Wasu Jihohin Arewacin Najeriya A Watan Ramadan

Sokoto, Najeriya — 

A Najeriya ana ci gaba da samun mabambantan ra’ayoyi dangane da batun rufe makarantun da wasu gwamnatoci suka yi a cikin wannan wata na Ramadan.

Gwamnatin jihar Kebbi da ke arewacin Najeriya, daya daga cikin jihohin da suka rufe makarantu ta ce, yin haka ba zai sauya…

Takaddamar Rufe Makarantu A Wasu Jihohin Arewacin Najeriya A Watan Ramadan …C0NTINUE READING >>>>

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*