Shugaba Tinubu ya isa Lagos don bukukuwan kirsimeti da sabuwar shekara

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya isa birnin Lagos domin gudanar da bukukuwan kirsimeti da Sabuwar shekara.

Shugaban ya sauka a sashen musamman na filin jirgin saman Murtala Mohammed da ke Lagos da misalin karfe 3:23 na rana, a ranar Laraba, 18 ga Disamba.

Mai magana da…

Shugaba Tinubu ya isa Lagos don bukukuwan kirsimeti da sabuwar shekara …C0NTINUE READING >>>>

Leave a Comment