Sassan Abuja Za Su Kasance Cikin Duhu Na Sa’o’i 7

Sassan Abuja Za Su Kasance Cikin Duhu Na Sa’o’i 7

washington dc — 

Kamfanin samarda hasken lantarki na Najeriya (TCN) ya bayyana cewa za’a samu daukewar hasken lantarki na sa’o’i 7 a wasu sassa na birnin tarayyar Najeriya, Abuja.

A sanarwar da ya fitar, babbar manajan TCN a kan huda da jama’a, Ndidi Mbah, tace sassan da al’amarin…

Sassan Abuja Za Su Kasance Cikin Duhu Na Sa’o’i 7 …C0NTINUE READING >>>>

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*