
Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya taya al’ummar Musulmai murnar shigowar watan azumin RamadanGanduje ya buƙaci al’ummar Musulmai da su kasance masu taimakon talakawa da mabuƙata da dagewa wajen yin ibadaShugaban na APC ya kuma buƙaci ƴan Najeriya kan su ci…
Ramadan: Ganduje Ya Tuna da Musulman Najeriya, Ya ba da Shawara …C0NTINUE READING >>>>
Leave a Reply