NAHCON Ta Naɗa Sabon Sakatare

NAHCON Ta Naɗa Sabon Sakatare

Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON), ta sanar da naɗin Dakta Mustapha Muhammad Ali, a matsayin sabon Sakataren Hukumar.

Sanarwar naɗin na ƙunshe ne a cikin wata takarda da shugaban sashin hulɗa da Jama’a na hukumar, Muhammad Ahmad Musa, ya fitar bayan amincewar kwamitin gudanarwa na…

NAHCON Ta Naɗa Sabon Sakatare …C0NTINUE READING >>>>

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*