
Shugaba Bola Tinubu ya jajantawa mutanen Remo da Gwamnatin Ogun bisa rasuwar Oba Idowu Basibo, wanda ya shafe shekaru 22 yana mulkin IperuTinubu ya yaba wa Oba Basibo kan jagoranci na adalci da hakuri, yana mai cewa girmansa da hikimarsa za su kasance abin tunawaShugaban ya yi addu’a…
Mutuwa Mai Yankan Kauna: Fitaccen Basarake Ya Rasu, Tinubu Ya Jajantawa Al’umma …C0NTINUE READING >>>>
Leave a Reply