
Washington dc —
Shekaru 32 bayan daya soke zaben shugaban kasa na 12 ga watan Yunin 1993 mai ciki da cece kuce, a karon farko tsohon shugaban mulkin sojan Najeriya, Ibrahim Babangida, ya amince da cewar barden dimokiradiya mai taimakon al’umma Moshood Kashimawo Olawale (MKO) Abiola ne…
MKO Abiola Ne Ya Lashe Zaben 12 Ga Watan Yunin 1993 …C0NTINUE READING >>>>
Leave a Reply