Masu Ruwa Da Tsaki Sun Gargadi Gwamnatin Tarayya Kan Samar Da Karin Jami’o’i

Jami’ar Gwamnatin Tarayya Kachia Ta Shirya Tsaf Domin Fara Aiki

Ci gaba da mayar da manyan makarantun jihohi zuwa jami’o’in gwamnatin tarayya tare da sake kafa wasu sabbi da gwamnatin tarayya ke yi, na ci gaba da shan suka a wajen wasu masu ruwa da tsaki.

Adadin jami’o’in gwamnatin tarayya a wannan kasa, ya haura 63.

Yayin da ake kokarin…

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Gargadi Gwamnatin Tarayya Kan Samar Da Karin Jami’o’i …C0NTINUE READING >>>>

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*