“Laifin Shugaba Tinubu ne,” Malam El Rufai Ya Tona Abin da Ya Sa Aka Fasa Naɗa Shi Minista

"Laifin Shugaba Tinubu ne," Malam El Rufai Ya Tona Abin da Ya Sa Aka Fasa Naɗa Shi Minista

Kaduna – Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa ba Majalisar Tarayya ba ce ta ƙi amince wa da naɗinsa a matsayin minista ba.

Malam Nasir El-Rufai ya ce shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ne ya canza shawara, ya fasa ba shi muƙami a gwamnatinsa.

Malam El-Rufai…

“Laifin Shugaba Tinubu ne,” Malam El Rufai Ya Tona Abin da Ya Sa Aka Fasa Naɗa Shi Minista …C0NTINUE READING >>>>

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*