Kasar Sin Ta Bukaci G20 Ta Zama Karfin Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali A Duniya

Kasar Sin Ta Bukaci G20 Ta Zama Karfin Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali A Duniya

Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi, ya yi kira ga kungiyar kasashen G20 da ta zama karfin da ke ingiza tabbatuwar zaman lafiya da kwanciyar hankali a duniya.

Wang Yi ya yi kiran, yayin taron ministocin harkokin wajen kasashen G20 da aka yi jiya, a Johannesburg na Afrika ta…

Kasar Sin Ta Bukaci G20 Ta Zama Karfin Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali A Duniya …C0NTINUE READING >>>>

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*