Gobara Ta Kashe Yaro A Sansanin ‘Yan Gudun Hijira A Maiduguri

Gobara Ta Kashe Yaro A Sansanin ‘Yan Gudun Hijira A Maiduguri

Wata gobara da ta tashi a sansanin ‘yan gudun hijira na Munna Albadawi, a Ƙaramar Hukumar Jere a Jihar Borno, ta yi ɓarna mai yawa tare da kashe wani yaro ɗan shekara bakwai.

Shugaban sansanin, Malam Babangida Mahmud, ya ce gobarar ta fara ne da misalin ƙarfe 3 na Asuba a ranar…

Gobara Ta Kashe Yaro A Sansanin ‘Yan Gudun Hijira A Maiduguri …C0NTINUE READING >>>>

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*