Dalilin Da Ya Sa Kamfanin Dangote Ya Rage Farashin Fetur

Dalilin Da Ya Sa Kamfanin Dangote Ya Rage Farashin Fetur

Washington D.C. — 

Kamfanin tace man fetur na Dangote a Najeriya, ya sanar da rage farashin litar man fetur da Naira 65.

Wata sanarwa da kamfanin ya fitar a ranar Laraba a shafin X, wcce VOA Hausa ta gani, ta ce yanzu za a rika sayar da litar man fetur akan Naira 825 maimakon Naira 890.

Dalilin Da Ya Sa Kamfanin Dangote Ya Rage Farashin Fetur …C0NTINUE READING >>>>

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*