
Ƴan Majalisar Tarayya huɗu da aka dakatar daga NNPP a Kano sun caccaki jagoran jam’iyyar, Rabiu Musa KwankwasoA wata sanarwar haɗin guiwa da suka fitar, sun ce halastacciyar NNPP ta tsagin Boniface Aniebonam ta jima da korar Kwankwaso da mabiyansaA cewarsu, kotu ta rushe tsagin da…
Dakatar da Ƴan Majalisa 4 a Kano Ya Tayar da Ƙura, Sun Yi Wa Kwankwaso Rubdugu …C0NTINUE READING >>>>
Leave a Reply