
Gwamnatin jihar Kebbi ta fara raba gado, katifa da kujeru ga amaren da za a aurar a shirin “Auren Gata” na ranar 27 ga FabrairuGwamna Nasir Idris zai yi amfani da shirin wajen aurar da mata 300 daga sassa daban-daban na jihar domin rage musu dawainiyar aureKwamishinan labarai, Alhaji…
‘Bikin Gata’: Gwamna a Arewa Zai Aurar da Mata 300, An Fara Rabon Gado da Katifu …C0NTINUE READING >>>>
Leave a Reply