
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce gwamna Siminalayi Fubara ya fadi siyasa kuma karin koma baya na nan tafe a gare shiWike ya zargi Fubara da yawo da mutanen da suka nemi zama gwamna, yana cewa ba su da niyyar alheri ga jihar RiversYa bayyana cewa bai amince da hadin gwiwar Fubara da…
‘Ba Ka ga Komai ba a Siyasa’: Wike Ya Gargadi Gwamna kan Hatsarin da Ke Nufo Shi …C0NTINUE READING >>>>
Leave a Reply