An Cafke Wadanda Ake Zargi Da Daba Wa Dan Wasan Nijeriya Mazaunin Kasar Ireland Wuka Har Lahira

An Cafke Wadanda Ake Zargi Da Daba Wa Dan Wasan Nijeriya Mazaunin Kasar Ireland Wuka Har Lahira

Rundunar ‘yansandan kasar Ireland ta kama mutum na shida a cikin wadanda ake zargin ‘yan daba ne, John Eghomwanre, dan shekara 23, wanda ke da hannu a kan mutuwar wani dan Nijeriya mai suna Kuham Babatunde mai shekaru 34 a kan titin South Anne, Dublin, Ireland, a ranar 15 ga watan…

An Cafke Wadanda Ake Zargi Da Daba Wa Dan Wasan Nijeriya Mazaunin Kasar Ireland Wuka Har Lahira …C0NTINUE READING >>>>

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*