Al’ummar Katsina Sun Koka Da Taɓarɓarewar Hanya Da Ƙarancin Ruwan Sha

Al'ummar Katsina Sun Koka Da Taɓarɓarewar Hanya Da Ƙarancin Ruwan Sha

Mazauna garin Durbi Takusheri da ke karamar hukumar Mani a jihar Katsina sun bukaci gwamnati da ta magance taɓarɓarewar hanyoyinsu da kuma matsalar karancin ruwan sha da ke addabar al’ummarsu.

 

Wani mazaunin garin, Murtala Yusuf wanda ya yi magana a madadin shugaban al’ummar ya…

Al’ummar Katsina Sun Koka Da Taɓarɓarewar Hanya Da Ƙarancin Ruwan Sha …C0NTINUE READING >>>>

Be the first to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published.


*